Hari a Maiduguri, Maris 2015

Hari a Maiduguri, Maris 2015
suicide bombing (en) Fassara
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Kwanan wata 7 ga Maris, 2015
Wuri
Map
 11°50′N 13°09′E / 11.83°N 13.15°E / 11.83; 13.15
Yan Boko Haram

A ranar 7 ga watan Maris, 2015 wani ɗan ƙunar baƙin wake ya tayar da bam a kan keken sa a kusa da kasuwar kifi dake Maiduguri a arewa maso gabashin Najeriya, inda ya kashe aƙalla mutane 10.[1][2][3] Bayan haka kuma a hukumance an bayar da rahoton cewa, an kai wasu jerin hare-haren ƙwara biyar da ƴan ƙunar baƙin wake suka kai a rana guda a yankuna biyar na birnin. A cewar majiyoyi da yawa, an kashe mutane 58 sannan, sama da mutane 143 suka jikkata.[4][2][5]

  1. "Suicide bomber kills 10 in northeastern Nigeria market". timesofindia.com. Archived from the original on 2015-04-04. Retrieved 2023-01-06.
  2. 2.0 2.1 "BBC News - Nigerian city of Maiduguri hit by multiple blasts". BBC News.
  3. "5 suicide blasts hit Nigerian city of Maiduguri, 54 killed". Yahoo News. 7 March 2015.
  4. ABC News. "5 Suicide Bomb Blasts Rock Maiduguri City in Northeast Nigeria, 54 Dead, 143 Wounded: Official". ABC News. Retrieved 8 March 2015.
  5. "Maiduguri Multiple Bomb Attacks: 55 killed, 146 injured in five suicide attacks - Premium Times Nigeria". Premium Times Nigeria. Retrieved 25 September 2015.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Nelliwinne